Latest Hausa Novels

CeCe Kuce ya barke kan batun janye wa Atiku Abubakar da akace Kwankwaso yayi

CeCe Kuce ya barke kan batun janye wa Atiku Abubakar da dan takarar shugaban kasa a kasar Kasashin jam’iyyar NNPP Rabiu Musa Kwankwaso yayi

 

 

 

Tun bayan fitar wani rahoto wanda ya nuna cewa tsohon gomnan Kano kuna É—an takarar shugaba kasa a karkashin jam’iyyar NNPP Kwankwaso ya janye wa Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP

 

 

Tuni dai shugaban jam’iyyar ta NNPP Farfesa Umar ya bayyanaa wanna magana a matsayin kanzan kure inda ya bayyana magana a matsayin karya

 

 

 

 

 

Rabiu Musa Kwankwaso wanda ya kasance tsohon gomnan jihar Kano na cigaba da shan zawarci daga jam’iyyu daban daban don a fadin kasa Nigeria

 

 

Sai dai kuma tsohon gomnan har zuwa yanzu na cigaba da zama wanda jam’iyyar NNPP ta tsayar a matsayin an takarar ta na shugaban cin kasa a zabe mai zuwa

 

 

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button