LABARAI/NEWS

Ina tare da Majalissa dangane da cigaba da karɓar Tsaffin Kudade a Bankuna – Emefiele

Ina tare da Majalissa dangane da cigaba da karɓar Tsaffin Kudade a Bankuna – Emefiele

man Babban Bankin Najeriya Godwin Emefiele ya ce bankunan ƙasar nan za su ci gaba da karɓar tsaffin takardun kuɗi daga hannun mutane har zuwa bayan wa’adin 10 ga watan Fabrairu, lokacin da za a daina amfani da takardun kuɗin

 

Mista Emefiele ya bayyana hakan ne a lokacin da ya je a gaban kwamitin wucin-gadi kan sauya fasalin kuɗin ƙasar na majalisar wakilan Najeriya

 

 

Da ya ke jawabi a gaban kwamitin Emefiele, ya ce ya yarda da ‘yan majalisar game da sashe na 20 ta dokar CBN Kuma za a yi amfani da ita

 

za’a ci gaba da karbar tsohon kudi har sai inda suka kare baki daya babu wani mahaluki da sai yi a Sarar kudin sa ko nan da yau she ne za’a kar ba

 

 

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button